Skip to content

Su keena suka karaso gidan Kan su tsaye suka wuce sashin haj Aliya yayin da luba ke duban sashin Kaisar tana ganin gyaran da akayi mishi ya burge ta har tana fadin

"Kai masha Allah wurin nan yayi kyau maza mutanen mu yanzu fa kina iya jin mai gidan nan ne zaiyi wuff da wata yar shawalwala.

"Ba zan musa maganar ki ba luba don maza kam sai dai nata suyi hakuri amma sun shiga gaban mu da tazara mai yawa sai kiga mutum girma ya kama shi amma ya dauko sa ar yarsa ta karshe yayi ciki da ita. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.