"Abdulhameed baka ji ko Ni wacece ba? kafi karfi na abdulhameed duk da nayi abubuwa masu yawa Wanda ba zan iya yafewa kaina ba . Abdulhameed idan nace ina son ka zai Zama yaudara tunda na amsa ne a lokacin da duniya ma take kyama ta idan na Rabe ka ko na kusanto ka na cuce ka Amma ka sani ba zan tab'a manta la Rayuwa ta ba . Idan ma har Allah yayi min tsayin kwana Zan Rubuta labarin mu Ni da Kai don na nunawa duniya Babu masoyi irin ka a duniya. Babu Kuma Wanda ya Kai ka sadaukarwa. . .