Binto
Zuciya ba ta da kashi, kuma ba ta shawara kafin ta zabi wanda take so. Amma me zai faru idan kaddara ta tazo miki da son mutumin da duniya ke miki kallon bai dace da ke ba? Wani lokaci, zuciyar dan Adam takan zama abin al’ajabi; tana iya guje wa abin da ke kusa da ita, wanda ke nuna mata tsantsar kauna ba tare da fuskantar wata fargaba ba kamar yadda zuciyar Binto ta kasa kallon Dan uwanta Isma’il da ke tsananin sonta.
Duk da bambancin da ke tsakanin su tamkar sama da ƙasa ne Binta ta zabi rayuwa da burin zuciyata, ta zabi komawa kauyen su Tsalha, sai dai kash tunanin ta ba ɗaya yake da rayuwar da ta gani ta zahiri a ƙauyen ba, rayuwa ce cike da kunci da fargaba, azaton Binta rayuwar kauye cike take da kwanciyar hankali, ashe kallon kitse takewa rogo duda kasancewar mijin ta ya zame mata Mijin marainiya rayuwar ta a garin tasanya ta fahinci rayuwar aure bawai kai da mijin bane kawai…
Shin soyayyar Tsalha za ta wadatar da Binto a lokacin da gata ya juye zuwa wahala? Ko kuwa za ta yi nadamar Zaɓar so kan gata da dukiya?.
A Silent Storm
A young dancer in Ijebu-Ode, eager to escape the smallness of her life, neglects to change a tampon during intense festival rehearsals. She ignores the fever, headache, and dizziness, warnings her body sends but she was never taught to read. When she collapses, a nurse diagnoses Toxic Shock Syndrome: bacterial toxins have sent her organs spiraling toward failure. Swift treatment saves her life. In recovery, Ada understands the silence around women’s health nearly killed her. She begins speaking openly to other women, transforming her near-death into a quiet mission of education and survival.