Skip to content

Makarfi

Hakan nan yana son ya je ya gaida surukan shi a Garki, ya yi masu wata kyauta mai daraja ba don komai ba sai don neman albarka, duk da hararar gefen idon da ya ga ana yi masa duk da cewa he did not care, wai sai ya shiga yi wa kansa dariya, da ya ce zai kai wa iyayen Ihsan abu don neman albarka. To albarkar Kiristin zai nema?

Ya yi saurin cewa a’a na uban da yake Musulmi, kuma mutumin kirki a bakin kowa.

Akwai kuma muhimman kayayyakin su da suka taho da su. . .

This is a free series. You just need to login to read.

13 thoughts on “Siradin Rayuwa 3”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.