Skip to content

Littafi Na Hudu

Alkawarin da ta yiwa Daddy bata karya ba. Ranakun da suka biyo baya, ta karesu ne cikin farin cikin da walwala ga kowa. Kowa a gidan yayi mamakin canzawarta haka farat daya sai dai babu wanda ya tambayi dalilin canzawar tata.

Ko babu komi ta samu courage da relief daga rudanin da zuciyarta ke ciki. Alameen bai zo ba a washegari, ta tabbatar duk inda yake yana bisa hanyar neman Hajiyar sa, a Dubai ne ko a Kadunan ne oho su suka sani!

Ta tabbatarwa kanta lallai wanda ya rasa abokin shawara abin tausayi ne. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

15 thoughts on “Siradin Rayuwa 35            ”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.