Muryarta a sanyaye ta yi masa sallama amma ko kansa bai ɗaga ba ballantana ya san ta shigo, a hankali take tafiya saboda rashin ƙarfin jiki data ke ji; ta aje kofin shayin zata koma falo sai ya juyo yace mata, "Kenan ni zanje na ɗauka ko?"
A tsorace ta koma ta ɗauko kofin shayin ta miƙa masa. "Subahanallahi!" Muryar Okasha Aisha da Zahra suka jiyo mai cike da razani wanda ya sa suka miƙe tsaye suna tunanin mai yake faruwa. "Wayyo Allah na" suka sake jiyo wata ƙarar mai ɗauke da sautin mari, nan fa suka garzaya. . .
Masha Allah
Allah ya kara basira as always littafi yayi ma’ana sosai kuma ya wa’azantar you did a great job 👍
Amin, Na gode sosai namecy.
This article is very informative and helpful in all aspects of life.
I love it and encourage the writer to do more
Thank you so much, i really appreciate.
Masha Allah Allah Kara basira anty amma
Amin, na gode babban yaya.
Masha Allah
Masha Allah
Jazakillahu khair
Masha Allah, labarine mai dadi da darusa.Allah ya kara basira.
Amin, ma gode da addu’o’in ku.
Nice story, okasha ya girbi abunda ya shuka ita Kuma jameela ta ga izina.
Tabbas kuwa. Allah ya kara mana shiriya. Amin.
Gaskiya naji dadin karanta wannan littafin, saboda Ya ilimantar, ga dumbin waazi.. Masha Allah
Fatanmu a kullum mu farka kuma mu farkar da ‘yan uwa musamman mata game da sha’anin soyayya da rayuwar aure. Amma hakan ba maai yiwu bane har sai mun samu goyan baya daga makaranta kamar ku. Na gode.
Masha Allah. Allah ya ƙara basira kuma ya sa an fara a sa’a.
#haimanraees
Amin ya Hayyu ya Qayyum. Ina godiya.
Ma Sha ALLAH, labari Mai darussa. ALLAH ya Kara basira
Ma Sha ALLAH, labari Mai darussa ALLAH ya Kara basira, AMEEN
Amin ya Hayyu ya Qayyum, na gode sosai.
Ameen, jazakillahu khair, na gode da samun goyan bayanku. Allah ya saka da alkhairi.
Masha Allah Allah kifi haka
Amin na gode sosai
Masha Allah namesy.
Littafi yayi kyau da maana,Allah yasa kifi haka.
Amin namecy na, na gode sosai Allah ya saka.
Masha Allah
Allah ya kara basira
Ya kamata yan uwa mata su rinka bin shawarwarin iyayensu
Gunga darasin Da yake cikin wannan lbrn.
Allah ya karemu
Amin amin, tabbas kuwa iyaye ba abun wasa ba. Na gode.
Allah ya kara basira ya kara ilimi da hikima thnk yu sisto…