Skip to content

"Al amarin Allah ne a kaina fati Ina Nadiya please? yaya jikin daddy?.

Wani yaji yajin kishi  da taji a idon ta saboda ambatar sunan Nadiya da yayi wanda yasa ta jin kwalla amma ta basar tana bashi amsa.

"Nadiya tana jama are wurin yakumbo halima basu jima da komawa ba don yanzu na tabbatar da basu Isa gida ba . Daddy kuma yaji sauki sosai sai dai heart failure da yake ta fama.

"Muje na duba jikin nashi sister.

Fati ta wuce gaba yana biye bayan ta

Alh iro yana zaune gaban shi da kayan fruit wanda aka ce. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.