Skip to content

"A a mama kisan kai kenan idan aka zubar babu wanda ya san abinda Ubangiji yake nufi a bar Nadiya ta haife cikin ta ni in duk duniya babu mai son dan ko diyar ni ina son shi kuma zan amsa sunan uban sa ta iya yuwuwar Allan ya yafe laifin samun cikin tunda ta karfi akayi mata amma laifin kisan bawan Allah ya kasa yafe shi don Allah kar a zubar.

Nadiya ta mike tana mishi wani shegen kallo tana fadin

"Ni ce zan haifi shege? wallahi sai na zubar da shi ba zan haifi shege ba.

Daddy ya. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.