Skip to content

"Kar ka samu damuwa Abdülhamid, Mukhtar dan uwa na ne kuma abinda yayi kusukure ne muna nan da kai zai gane kuskuren sa ni yanzu Allah yayi min wata daukakar ma Abdulhameed gidan gona ya zame min alheri kaza da kwai  dai a garin nan babu na daya na duk wani gidan abinci da yake a bauci hannu na yake karbar kaza  kwai kuwa har fidda shi ake makotan jihar nan don haka  kar ka damu abdulhameed wani hani ga Allah baiwa ni yaya Mukhtar ma gaba ya kaini wallahi ba baya ya mayar da ni. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.