"Kar ka samu damuwa Abdülhamid, Mukhtar dan uwa na ne kuma abinda yayi kusukure ne muna nan da kai zai gane kuskuren sa ni yanzu Allah yayi min wata daukakar ma Abdulhameed gidan gona ya zame min alheri kaza da kwai dai a garin nan babu na daya na duk wani gidan abinci da yake a bauci hannu na yake karbar kaza kwai kuwa har fidda shi ake makotan jihar nan don haka kar ka damu abdulhameed wani hani ga Allah baiwa ni yaya Mukhtar ma gaba ya kaini wallahi ba baya ya mayar da ni. . .