Skip to content

"Luba wallahi idan kika kuma min maganar nan zakiyi nadamar abinda kikayi kar ki kuma min maganar nan.

"An gama hajjaju sai wace magana kike so nayi miki?

"Ta yadda zamu koma nijar mu gyaro abinda muka bata.

"A yaushe zamu koma Niger din? Luba ta tambaya da sauri tana kallon keena.

"Yanzu mana kina zaton zan bari a dauki wani dogon lokaci ne?

"To ai gaki ga hanyar nan kina iya tafiya amma ni don nan da sati daya ma albarka wallahi ba zaw kuma dosar hanyar nan ba duk wannan gubalar da muka shi kina nufin mu sake. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.