Skip to content

Karaf wannan kalmar ta shiga kunnen king da yakumbo tace ya shiga su gaisa da Nadiya don ya soma kama mata mikawa kwastoma dan waken a waje suna ta labarin duniya don Yakumbo akwai son labari musamman ma ace akan abinda ta sani ne

King ya dubi Nadiya da take mishi wani banzan kallo yana fadin

"Sannu ya kike?

ta kawar da kanta bata tanka mishi ba .

King ya juya ya barsu ya koma wurin yakumbo halima don tafiye mishi komai a zuwa jama are.

"Me yasa kike haka ne sweetie? tare fa muka zo da shi amma yayi miki. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.