Skip to content

Haka suka fice da AlMustafa baici abincin ba inda Alhaji Sani ya tabbatar Almustafa ya hadiyo wani babban Al amari tunda kalubalen sa yayi yawa a rayuwa daga wannan sai wannan,?.

Ya mike da sauri ya dauki nashi abincin ya fita da shi ya karbi Al Mustafa ya saka shi a mota ya Bashi abincin ya soma ci ya kuma bashi madarar bobo ya sha ya kaishi makaranta da kanshi akasin su Salim da direba ne yake kaisu.

Tun daga wannan rana Alh Sani ya samo wata Mata mai suna hanne ya bata amanar kulawa da Al Mustafa abinda yasa. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.