Skip to content

Kamar ba za ta daga kiran ba, sai kuma ta daga.

"Ina kika aje wayarki?"

"Ba ni da caji." ta amsa shi kamar ba ta son yin magana.

"Aunty ta zo?"

"Ta zo"Ta kuma amsa shi kai tsaye.

"Fatima kwanciyar hankalina da na ki, ke da na kowa ma, shi ne ki bar min cikina, kina son tursasani yin abin da ba na so, a kan me za ki cire min ciki? Saboda kawai kina karatu? Wlh! Kin ji na rantse miki, ina kokarin cika alkawarin da na daukarwa Alhaji ne na barin ki ki yi karatu, amma kam. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

2 thoughts on “Daga Karshe 46”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.