Skip to content

Humaira mace ce da tasan kanta domin bata barin Hydar ya kwana da kunci a cikin zuciyar shi, dole sai tasan yadda tayi ta wanke mishi zuciya da gwalagwalan kalamanta kamar yadda yake fada a kowanni lokaci. Lumshe idanu ya yi tare da yi mata kyawawan addu'o'i kamar yadda ya saba a koda yaushe.

Bayan sun gama breakfast ne Hydar ya zantawa Humaira dukkan labarin mummunan mafarkin da ya yi. Murmushi ta yi mai cike da nuna kulawa muryar ta cikin sanyi ta fara magana.

"Haba Babyn me, shifa mafarki da kake gani ba dukkan shi ne yake. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.