Skip to content

Dariya tayi mai ciwo ta dube shi ta ce" Mujahid a yanzu na rasa kowa duk acikin waɗanda ka ambata ".

Cikin tsoro yace" kinga ya kamata kiyi mana bayanin abinda yake faruwa, ni nasan ke me gata ce Zahra, gaba da baya , ina Innan ki? Da gwaggonki ina Baffa? Zahra ina Minal ko Nusaiba? Ina Husna ina Amira? Zahra ina su Sajid duk suka barki cikin wannan halin ?".

Mama ta dubeta tace" Zahra kinga ni Uwa ce a gare ki, tunda ko ba Mujahid da yake abokin karatun ki, ni Malama ce a gare ki.

Malamai kuma suna zama a. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.