Skip to content

Ya cigaba da cewa "zan haɗa Nusaiba ƴar Gurin Aminu da Khalid ɗan isma'l, san nan Husna ƴar gurin Nasir da Sadiq ɗan gurin Mustafa, akwai Na'ima ƴar gidan Umar da Munir ɗan gidan Aminu, akwai ƴar gidan Abdullahi Minal da Abdulkarim ɗan gurin Aliyu, sai Salim ɗan gurin Abubakar da Amira ƴar gurin Rahanatu, amma ita zamu tun-tuɓi ubanta muji tunda mu dangin uwa ne kafin nasu haɗin ya tabbata.

Akwai Mahmud ɗan gurin Umar da Fatima Zahra ta gurin Yusuf, akwai Nafisa ƴar gurin Aliyu da da Khalil na gurin Yusuf.

Kuma inshAllah auran nan. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.