Skip to content

Lokacin da muka isa Umaima ta shirya abinci, shi ya sa sallah kawai mu ka yi, aka shiga cin abincin da kuma hira, wani irin shauƙi da farin ciki nake ji, wanda na rabu da jin shi, saboda yadda mutane suka hadu ana ta hira gami da nishadi.

Sai after 10pm muka kwanta, kuma 5am mun tashi, bayan sallahr asuba muka shiga kitchen taya Maman Hana abincin breakfast.

Misalin 9am muka bar gidan zuwa asibiti, a can muka samu Dr Nura, sun dora daga inda suka tsaya.

Ni dai breakfast na haɗawa Abbansu Khalil, ya dan taba ya. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.