Skip to content

Husna da HAWAYE ya wankewa fuska jin abinda Yaya Mai Kano ya fada yasa ta Soma Raba musu kallo shi da Yaya muhsin dake son daukar ta su wuce.

"Yaya Mai Kano ka gafarce Ni muhsin a yanzu fa mijina ne Kuma yazo tafiya Dani ne.

Kallon da ya watsa Mata ne yasa tayi shiru, "Da yawun wa Kika Aure shi ne?

"Baba Magaji ne.

"Ban yarda da wannan Auren ba Husna dauko kayan ki mu wuce Ina da abinyi.

Dole ta Mike HAWAYE na zuba tana kallon Yaya muhsin da ya kame Yana kallon ikon Allah.

Hajiya ta Mike. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.