Taɓa bakin ta indo tayi tace, "Wannan Azzalumin ne ya Tanimu, yamin haka da baki Kuma wlh na rantse da Allah sai na bawa tumakin sa maganin ɓera sunci sun mutu, badai shi azzalumi ba Wlh sai ya gwammace bai taɓa ni ba." Zaro idon sa, Mustapha yayi yace "Ke mahaukaciya, yanzu idan aka barki sai ki kashe masa tumaki, dake kema tinkiyar ce, hankalin ku ɗaya da tumakin, amma dai Allah ya Kawo Miki shiriya, dan wlh iyayen ki suna fama da ɓakin cikin ki, sai dai Allah ya basu hakurin zama dake."
Yana gama faɗin. . .