"To Yana fa da kyau ka Gane gwamutsuwar su nusaiba da wadan Nan yaran zai iya sauya musu dabi a da tarbiya Don Banga ta inda k'azanta da tsafta suka hada hanya ba ko a suna da nisan tazara tunda ga yadda Allah yayi gasu ga yadda suke ai ganganci ne ma barin su a gwamutse Nayi zaton Kai Zaka fara lura da hakan Amma Meye hadin kifi da kaska in ba nemawa kai JANHURUN masifa ba?,
" To Ko da su nusaiba basu bukaci a raba musu kwanon abinci ba to Ni dama ina da niyar hakan Don Ni. . .