"Nawal kuka takeyi bil hak'i da gaskia cikin zuciyar ta Kuma Taki yadda Akan koranta da SAFWAN yayi ne take kuka har ga Allah tanajin ba dad'i akan sabanin d y shiga tsakanin su .
Amman kafiya ,taurin Kai ,tsatsauran ra'ayi ,d taimakon shaid'anin da yake buga Mata gangarsa Mai zakin d ita kadai takeji ,yasa Taki gane tayi badaidai ba bare ta lalubo hanyar banhak'uri .
Tana cikin kuka doccas d wata k'awar t sukazo suka Fara rarashin t ita k'awar doccas d'in musulma ce ,Amman musulinta tayi ,lender sunan ta daa,
bayan. . .