Skip to content

"Ba Alhj ba hatta Yaya ya tsorata d kalaman safwan"

"Shi ko Alhaji cewa yayi ya tafi resting room y huta tukunna sayi mgn ,safwan ba tare d y firta ko ufan b y nufi inda suke hutawa shida yayan shi inshnzo gidan.

Ganin yanayin d k'anin shi yake ciki yasa y bishi Dan kwantar Mai d hankali.

Shima Alhj ciki y shiga.

Tunda Ammy ta ganshi tasan akwai wani Abu ,duk da yayi duk Mai yiwuwa wajen ganin y kawar d fushin fuskar shi"Amman Ina tsawon shekarun d suka yi d Ammy tun Auren saurayi d budurwa. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.