Bayan isar su Alhaji da Yaya gidan Inna suka gaisa .
Ta kwatanta musu gidan Abban su nawara ta musu bayani Kan dashi zasuyi magana ,hakan y musu Dadi sakamakon shigowar namiji cikin su .
Bayan sunje gidan sukasa aka musu sallama d Abban nawara .
Cikin fara'a d tarbar kirki y karbe su, ya kaisu masauki .
Bayan sun gaisa ,alhj fara jawabi "
"Abban nawara be katse shi ba har seda y idar "
Acikin maganganun Alhaji Akwai zurfin tunani d alamun karamci d zasu nunama lndo ,sanan hassashe n nunawa in ta Aure yaron kamar bazata Sami matsala ba kawai dai Abban. . .