Skip to content

Bayan su nawara sun tafi gida ..

Aishatu ta gyara wajen Tana mamakin zallah farinciki d t gani malale Kan fuskar safwan har yanzu ,Tana cikin gyara t tsinkayo muryar shi Yana cewa,

Wai ke bakya gajiya ne Aiki ? Y kamata kibarma gobe haka Kuma.

Tace d so nake n kaisu kitchen ai dama sai gobe zan wanke su.

Yace to da dai yafi abari sai gobe a wanke.

Yana kalon ta t gyara Nan t d'auke wancan har inda su Noor suka Dan zuzubar d Abin cake seda t share ,yanata tausaya Mata karon farko d y Fara tunanin. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.