"Washegari da taimakon safwan Indo ta fara sami kanta, maganar zuwanta school kuwa a ranar safwan ya rugu je ta dan babu hali ga Aishatu.
"Safwan shi kanshi ganin Abun yake kamar a mafarki ba gaske ba, Amman in yaga kumburin da idon Aishatu yayi Alamar taci kuka ta kishi sai y gaskata faruwar Abun da ya wakana tsakanin su Daren jiya Wanda zuciyarsa d gangar jikin sa ne suka jashi zuwa aikata hakan baida zabi sai yin hakan .
Ya jima yana tunani da zulumi akan Abin d yayi sai zuciyar sa tayi tamai karatu d taimako d wasu shawarwari. . .