Skip to content

Ko Da su Abban NAWAL suka karaso ,Kan NAWAL cike yake da mutane ,kowa n tausayama NAWAL d yaji abinda y faru harsu Ammy d Aishatu tamatukar Basu tausayi gata a sume

Anyi iya kokari a gida ganin ta farfad'o Amman Abu yaci tura Dole aka dangana d asibiti d ita Dan ba karamin tausayi taba Yan taron bikin ba

Shima gidan su Abdallah ,hankali y dugunzuma ankawo gawar shi ,Nan kowa sai kuka d kuka ,anata Mai kyakyawar Addu'a

NAWAL dai taimakon gagawa aketa faman Bata ,yayin d gidan biki y koma n makoki d zaman jingun. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.