Skip to content

Cikin ikon Allah kafin kace kwabo Tafi da yaranta sun miƙe. Sana'a ba kama hannun yaro. Kuma sai komawarsu unguwar ya zo musu da tulin alheri. Mutane suka yi ta aiko da daka da surfe. Tun da suka fara alewar yara sai ya zamana gidan ba a raba shi da sallamar yara.

"Akwai mandula?"

"Akwai tsami gaye ko carbin malam?"

Muryoyin da za kai ta ji kenan. Ba a rufa wata ɗaya ba yaran suka koma makaranta, don ita

Aminatu ma sai aka saka ta a wata makarantar sakandire ta jeka-ka-dawo. Da Ibrahim da Usman su. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.