Skip to content

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

6 thoughts on “Mutuwar Tsaye 1”

  1. ammarharunagumau@gmail.com

    Gaskiya wannnan labari cike yake da darrusa, Allah ya mana tsari daga mummunan ƙaddara ya bamu dacewa da rabauta duniya da lahira Allahumma amin Ya Allah,
    Haka fa ya faru ga kantawa amma ita nata bangaren ji ne ta zama kurma tun da tayi jinya a ƙarshe 2022 gashi har zuwa yau bata warke tun kafin aurenta , gashi yanzu har tayi aure,
    Allah ya bamu lafiya da imani Allahumma amin Ya Allah

    1. Allah Sarki, Amiiin ya Allah

      Mutum kam ba a gama halittarsa sai ranar da ya koma Ubangijinsa.

      Fata dai Allah ya barmu da cikakkiyar lafiyarmu Amiiin.

      Nagode sosai

  2. Ma sha Allah. Sannu da ƙoƙari mai awarar ƴan gayu, labarin ya ja hankali na. Shi kuma Deeni irin tasa ƙaddarar kenan. Allah ya kara zaƙin hannu.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.