Skip to content

Da ƙyar Man Abba ya iya ce wa Yusuf, "ya ɗauke ta su wuce da ita asibiti".

Tsaban ya kiɗime kasa ɗaukan ta yayi, dole sai da taimakon Man Abba suka saɓa ta suka fita da ita da gudu. Man Abban ya dawo ya ɗauki Machine ɗin Yusuf suka wuce asibiti

Inna Rakiya kuwa tuni ta shige ɗakin ta tayi likimo ko damuwa bata yi ba, a ranta ma addu'a take yi, "Allah yasa ta mutu ko zata huta".

*****

Suna isa asibiti taimakon gaggawa aka soma ba su tunda Man Abba ya san ɗaya daga cikin likitocin. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.