She Is Back
Runtse idanu ya yi yana mai jin damuwa ya yi mai yawa, Abba ne yazo ya amshi Hajjah a hannun shi yana cewa " I've told you in wani abu ya sameta sai nayi sharia da kai, now ka fita ka nemo min ita" ya k'arashe a tsawace. Mommy Kuura tace " Yaa abi a hankali dan Allah in ya fita yanzu ina zai fara nemanta?".
Cewa yayi " duk inda zai shiga ya shiga damuwarshi ce ai shi ya san inda ya ajiye ta". Daga haka ya wuce da Hajjah da duk ta susuce hankalinta. . .