Skip to content

A karo na farko a rayuwar shi da ya rike jaka a hannun shi batare da yasan abinda zai zuba a ciki ba.

"Kana da passport Bajjo, Daada ma nata baiyi expire ba, da kai ya kamata ku tafi, zan biyo ku daga baya dan kar a bata lokaci."

Abinda Julde yace mishi kenan, yana kallon gamsuwar da su Khalid sukayi da maganar Julden a cikin idanuwan su tun kafin ma su furta. Shisa yayi shiru, yanda duk ya so ya girgiza wani ya fada mishi cewa ba yajin zai iya tafiya shi kadai, bayajin yana da karfin halin da. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Rai Da Kaddara 20”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.