Skip to content

Kwana biyu da Baba ya bata wasiƙun da Mamanta ta bar mata guda biyu kafin rasuwarta. Kwana biyu da hargitsewar komai na rayuwarta.

Kwana biyu da sanin wacece ita. Tayi kuka kamar ranta zai fita. Kukan da babu wanda ya lallashe ta banda Yaya Musty. Babu wanda ya damu da tana yi banda shi da Baba.

Ranar ta lallaɓa ta je makaranta, tana aji shida. Tana dawowa ta ga su Hauwa na tsaitsaye a ƙofar gida ita da Fadil suna kuka. Tun kafin tasan abinda ke faruwa ta ƙarasa wajen su hawaye na cika mata idanuwa.

"Hauwa me. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.