Skip to content

Tsaye take, jikinta sanye da farar riga doguwa kanta da mayafi fari. Ta yi kyau, fuskarta ɗauke da murmushi kamar koyaushe. Kallo ɗaya za ka yi mata ka fahimci mace ce mai kamala da haƙuri. 

Ta mishi wani kwarjini da tun ranar da ya fara ganinta a rayuwarshi ya samu wajen zama a zuciyarshi. 

"Aisha..."

Ya faɗi sunan na mishi wani iri akan laɓɓanshi. 

"Karka bar yaranka... Kar tsoron fuskantar su yasa ka sake barin su a karo na biyu..."

Cike da rashin fahimta yake kallonta, sai dai kafin ya tambayeta me take nufi. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.