Skip to content

Ya dawo daga Masjid inda yayi sallar asubahi bai kuma taho gida ba sai da gari yayi haske. Ya tarar har Nanny din Nasra ta iso. Wato dattijuwar Takarin da ya dauka take kula masa da ita daga safe zuwa yamma. Ta zo karfe 8 ta koma biyar na yamma lokacin ya gama dukkan uzurorin sa na Jami’ah ya dawo gida, sai ya cigaba da kula da Nasra da kan sa har wayewar gari.

Yana daukar daliban Master’s Degree ne yanzu haka a Jamiar ta Ommul Qura a kan albashin Doctorah na kasar Saudiyyah. Jami’ar ta bashi. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Sakacin Waye? 73”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.