Skip to content

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

17 thoughts on “Sanadin Kenan 1”

  1. Masha Allah aunty sumayya a kullun a dauki takardar ki sabbin abubuwa ne zakaci karo dashi salon da ban ne da alamar labarin Amina da Dr ta ga carrying uba jikas da matar uba wacce narasa da sunan da zan kirata allah yakara jagora

  2. Masha Allah anty sumaiyyah Allah ya kara basira da kwarin ido dukkan rubutunki bnida haufi akanso akwai darasi ga nishadi ga uwa uba muhimancin zumunci Allah ya kara lfy

  3. Ah lallai laila bata da kirki, yarinya mara lfy marainiyar Allah. Allah Ya sa amina ta yarda. Masha Allah anty sumy Allah Ya qara basira, ban taba karantawa ba kuma tun daga page one nacsan novel dinnan yayi iya yi gsky

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.