Skip to content

Babu inda ake bincikarsu har suka tadda 'Mansion' din masu gidan.

Dakinsu ta nufa kai tsaye da kejin tantabarunta a hannu. Ba ya dakin sai Ameena. Tana ganinta fuskarta ta yalwata, ta ce, "Mama?"

Amina ta aje kejin a kan tebir ta karasa ta tayar da ita zaune, ta dora ta a cinyoyinta ta rungume ta. Sai kuma ta sunkuce ta sai bandaki, ta wanke ta tas! Ta yi mata duk abin da ta saba yi mata ta fito da ita. Tana yi mata messaging' ya murda kofar, sannan ya yi sallama ciki-ciki. Ta amsa ba tare da ta. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Sanadin Kenan 23”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.