Skip to content

Don haka shi ya shige wa Mas’ud gaba ya auri Hauwa, ya sayar da gonarsa ya saya musu gida a nan inda suke zaune har yau. A lokacin duniya na kwance sayen gida ba tashin hankali ba ne. gidansu yana nan a unguwar Gwallaga, wanda suke raye har yau a ciki. Sana’o’i iri-iri Hauwa ta yi don ta taimaki kanta da mijinta. Sun dade Allah bai ba su haihuwa ba, sai da suka shekara goma da aure, sannan Allah ya ba su Amina.

Lokacin da Masa’udu ya yi karfi a kan sana’arsa sai ya. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

13 thoughts on “Sanadin Kenan 4”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.