Don haka shi ya shige wa Mas’ud gaba ya auri Hauwa, ya sayar da gonarsa ya saya musu gida a nan inda suke zaune har yau. A lokacin duniya na kwance sayen gida ba tashin hankali ba ne. gidansu yana nan a unguwar Gwallaga, wanda suke raye har yau a ciki. Sana’o’i iri-iri Hauwa ta yi don ta taimaki kanta da mijinta. Sun dade Allah bai ba su haihuwa ba, sai da suka shekara goma da aure, sannan Allah ya ba su Amina.
Lokacin da Masa’udu ya yi karfi a kan sana’arsa sai ya. . .
Littafi ya yi daɗi ya faɗakar
Good
Hmmm
Masha Allah sumayya muna murna tabbas kedin yar baiwace
Wayyo Amina Allah ya Baki abinda zaki hidimtawa innah
Masha Allah
Allah Ya ƙara basira
Allah ya kara basira
How can I read pass page 3?
Ma Shaan Allah . Very Intersting. Allah ya Kara basira
Pls acigaba
Allah ya Kara basira
Pls a cigaba