Skip to content

"Wallahi Abbansu Maryam k'iri-k'iri yaron nan Ismail, ya nemi min rashin kunya, saboda uwarsa ta d'aure masa gindin yayi ma mutane rashin kunyar"

Mama ta idasa maganar tana hararar Hajiya dake gefe, sai Ismail dake gaban Abba. Dawowar Abba kenan gidan, Mama ta kai k'arar Ismail.

Abba da b'acin rai ya aika a kira masa Ismail, shine Hajiya tajawo hannunsa suka shigo a tare d'akin Abban.

Abba ya kalli Hajiya yana cewa "wato na ce yazo shi d'aya shine ke mai d'a, zaki kwaso k'afa ki biyosa ko?"

"Amma Mlm. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.