Skip to content

Da ranar tafiyar mu tazo ni kam sabanin ‘ya’yan gata da ake rakasu da nasiha da Addu'a ni da zagi da gori da habaici ‘ya’yan Hakimi da matan shi suka raka ni wai mu mayu ne, mun lashe kurwar Bashir da ta Hakimi to su kurwarsu ta fi karfin kankarar mu. Hajjo yarinyace ba hankali ga maida martani inda duk aka tsokalo ta sai ta yi masu gwalo da zata shiga motar Hassan ta ce,

“Alalalo! Zamu shiga jirgi dai ba ke Inna Kwaire”.

Daga Bashir har Hassan dariya su ka yi, ni ko har muka zo. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

8 thoughts on “Siradin Rayuwa 21”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.