Skip to content

Lagos, Talata

25 Ga Watan Shawwal

Dr. Hajjo Hassan Biu, kodayake da yawan dalibanta a LASU sun fi kiranta da Dr. Biu, sunan Biu ta sameshi ne daga mijinta Hassan wanda yake mutumin garin Biu ta jihar Borno. Ta baro ofis da karfe hudu dai-dai na yamma a matukar gajiye cikin motar ta Legend (One Door), sauri take data kai gida ta yi ‘freshen-up’ wannan gajiya da ta kwaso ga Maigidanta da yaranta tasan suna nan suna tsimayen ta ne ita kadai, dai-dai (junction) din da zata dauki titin Victoria Island danja ta. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

2 thoughts on “Siradin Rayuwa 29”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.