Skip to content

A lokacin ne hankalin ta ya kai ga Hidayah da Hunainah wadanda ke hada komatsansu cikin ‘trollies’ din su basa ko dubarta. Hankalinta ya tashi, ta ji babu dadi ta ce,

“Ku kuma ina za ku?” 

In jakunkunan su sun amsa, to suma sun tsinka mata. Ta ja jiki ta sakko daga gadon fuskarta jike da hawaye taje ga Hidayah da Hunainah, ta kama kowacce da hannu daya ta rungume a jikinta ta cigaba da kuka mai tsuma rai su kansu basu san sanda hawaye ya cika idon su ba. Tace cikin kuka

“Don Allah ‘yan kanne na ba. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

6 thoughts on “Siradin Rayuwa 34”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.