Skip to content

Da gudu ta fada kitchen din ta kankame yar uwar ta, ta daga ta cancaras tana juyi da ita a kitchen din ta ce,

“Aunty Intisar sunan ki daga yau, kin yi mun abinda har abada bazan manta ba, me kike so in miki nima in faranta miki don Allah?” Ta ce,

“To aje ni in gaya miki, kada kirjin ki ya bude?” Ta dire ta tana dariya ta ce,

“Wallahi baki da nauyi, shafal kamar na dauki bokitin ruwa.” Ta bita da kallon mamaki ta ce,

“Hunainah, dama kina da karfi haka?” Ta juya mata baya cikin jin kunyar. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

5 thoughts on “Siradin Rayuwa 42”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.