Skip to content

Tunda Baba Bashir ya shiga gida yake ta faman kai kawo, ba wai tunani yake akan wa Mama zata aura tsakanin Baba da Abba ba a’a tunani yake yi ta yadda zai fahimtar da Baaba Talatu dan already ya gama deciding tunda dama Mama tace ‘saboda Granpa yasa ba zata koma ba’ Gashi kuma yanzu Granpa d’in ya zo da kansa to kuwa in sha Allah ba zai yi k’asa a guiwa ba sai yaga an d’aura auren Mama da Abba. Kawai shi yanzu damuwar shi Baaba Talatu ce dan ko jiya da kyar tayi bacci. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.