Zabura mamma tayi, cikin wani firgici take sai ɗan kwallinda ke kanta ne, ya faɗi. waige- waige, take ta rasa me za ta ɗauka, ɗan kwalin nata ta ɗauka ta sake ajiye wa ta ɗauko gyale ta sa gudu ta fito ta sake komawa ɗakinnata ta ɗauki purse ɗinta ta fito da gudu ji take kamar ta fire...., kwata-kwata bata sauri, ta fito a gaggauce sai karo sukayi da mahaifiyatar ta,
"Bismillahi......!" Mahaifiyarta ta faɗi cikin tsoro ta dafe kirjinta da hannun hagu ɗayan hannun nata na dama kuma na riƙe da fasash. . .
Wow next dan an Allah
ya kara basira