Skip to content

Jin wannan FALLASAR da mamman ya dauko Yi wa Basma ne yasa ta Figo kwalbar turaren motar da yake Saman dash bon din motar Abdullahi a fusace ta makawa mamman da yake bayan motar a goshi sai ga shi kuwa ta Darewa mamman goshi jini ya Soma sauka Saman Rigar shi ya Kuma kame Bakin shi daga son ya fadawa Abdullahi gaskiyar kowaye shi a wurin Basma ba kamar yadda ta fadawa Abdullahin ba na Cewa mamman Dan Uwan ta ne daga can Ahalin mahaifiyar ta tun lokacin da mamman din ya zo gidan Sukayi arangama da Abdullahi shiyasa ta. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.