Skip to content

Rana Ta Takwas

Tun cikin dare Wazirai ke ta tattaunawa a tsakaninsu game da al'amarin wannan yaro. Babbansu ya ce, "kun ga dai wannan yaron na son ya faskare mu a wajen Sarki da surutunsa. To kuwa muddin muka yi sakaci ya samu kansa to mu kashinmu ya bushe. Don haka ku tashi mu tafi gaba ɗaya mu yi wa Sarki magana da murya ɗaya domin ya kawo ƙarshensa mu huta."

Da gari ya waye gaba ɗaya Wazirai  suka faɗi gaban Sarki suka ce, "Allah ya ja zamaninka, ka tuna cewa ka ɗauke mu aiki. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.