Skip to content

Haka kwanaki suka dinga tafiya Al’amura na juyawa acikin rayuwar Widad da ahalinta, zuwa yanzu ta fara gajiya da batun Murtala walkiya da na Hisham domin sun sakota a gaba sosai, kasancewar Hisham a cikin makaranta yana lura da takun SIR MURTALA WALKIYA wanda labari yaje masa har kunnansa , domin yasa asawa Widad ido sosai dan Hisham mutum ne mai kishin masifa , kuma a yanzu ji yake kamar Widad tasa ce dan Mami tana goyan bayan alakarsa sa da Widad sosai , ita dince har yanzu bai sami kanta ba.

Ban garan Murtala Walkiya kuwa kullum yana cikin kaf!kaf. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.