Skip to content

"Lafiya lau take mama kwantar da hankalin ki yanzu ma zaku wuce gida da ita saboda babu gado shiyasa zamu sallame ta tunda Babu wata matsala kuma anyi mata allurai da magunguna sai dai hutu kawai da zatayi don tana bukatar hutu kamar awa biyar tana bacci abun ne da yawa amma da nan zamu rike ta har ta huta yanzu aka gama mata wanka tana shiri ne bari na taho muku da ita.

Nas din ta koma suka fito ita da Nadiya wacce tasha wankan ruwan zafi ga hasken jego tayi Shar da ita.

Ade ce ta fara tarbar. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.