Skip to content

Mk

Yanzu kam a familynsu babu wanda bai san yana da yaro a waje ba, tun ana ɓoye-ɓoye har maganar ta fito fili kowa ya sani. Shi kanshi tun yana jin nauyi har ya saki jiki, ya karbi Abdallah da hannu bibbiyu, saboda yanzu duk hutu anan yake yin shi, shi kanshi Abdallahn wani lokaci har tambaya yake yi, ya ce yaushe za a kai shi wurin Uncle Mk, haka yake kiran shi. Yanzu kam ba Abdallah ne damuwar Mk ba, damuwarshi a yanzu shi ne bayanin da likita ya yi musu asibiti, sakamakon wani barin da Ruma ta. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.