Abuja
Ɗakinta ta wuce tana saka mukulli ta rufe shi daga ciki.Tana da tabbacin su Huda basu dawo daga makaranta ba. Hakan ba ƙaramin daɗi yayi mata ba, don tana da tabbacin zasu tsareta da tambayar me ya faru don yanayinta bai ɓoye tashin hankalin da take ciki ba. Bata jin ta shirya basu wannan amsar. Kan gado ta ƙarasa ta zauna, ɗan kunnayen da ke kunnuwanta ta cire, sannan ɗankwalinta da mayafi, komai nauyin shi take ji, kayan jikinta, jikin nata da kanshi da duk wani abu da ya ƙunsa.
Bata san ta inda. . .
I would like to read the book because I have never read it and the author was recommended by a friend
You can go to the main menu and click ‘List of Books,’ from there you can click on the book to start reading from chapter 1.