Skip to content

Abuja

Ɗakinta ta wuce tana saka mukulli ta rufe shi daga ciki.Tana da tabbacin su Huda basu dawo daga makaranta ba. Hakan ba ƙaramin daɗi yayi mata ba, don tana da tabbacin zasu tsareta da tambayar me ya faru don yanayinta bai ɓoye tashin hankalin da take ciki ba. Bata jin ta shirya basu wannan amsar. Kan gado ta ƙarasa ta zauna, ɗan kunnayen da ke kunnuwanta ta cire, sannan ɗankwalinta da mayafi, komai nauyin shi take ji, kayan jikinta, jikin nata da kanshi da duk wani abu da ya ƙunsa. 

Bata san ta inda. . .

This is a free series. You just need to login to read.

2 thoughts on “Alkalamin Kaddara 43”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.